Sa’an nan kuma ya kasance daga wadanda suka yi imani ,kuma suka yi wa juna wasiyya da yin hakuri, kuma suka yi wa juna wasiyya da tausayi.Wadannan ne ma’abuta albarka. (Surat al-Balad: 17-18)
A bisa wannan dalili ,bayin Allah magari suke bin koyarwar Manzon tsira Muhammad (SAW) da halayen sa wanda Alkur’ani maigirma ya bayyana mana.’’Kuma, lalle ,hakika kana a kan halayen kirki,manya". (Surat al-Qalam: 4)